8 lines
259 B
Markdown
8 lines
259 B
Markdown
|
# Don me ya sa Isma'il da mutane goman da ke bin sa suka zo su ci abinci da Gedaliya?
|
||
|
|
||
|
Suna so su kashe Gedaliya.
|
||
|
|
||
|
# Wanene Isma'il da mutanen sa suka kashe?
|
||
|
|
||
|
Sun kashe Gedaliya, da dukkan mutanen Yahuda da suke tare da shi, da sojojin Kaldiyawa da ke wurin.
|