Initial Commit
This commit is contained in:
parent
d6c520071f
commit
1525968a01
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wanene ya fara zama mai nasara a duniya?
|
||||
|
||||
Nimrod ɗan Kush, ne mai nasara na fari a duniya.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene dalilin suna ɗaya daga cikin sunayen yayan Eba Peleg?
|
||||
|
||||
A lokacin ne duniya ta rabu
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wace ƙasa ce ke da sarakuna kafin sarakuna su fara mulki a Israila?
|
||||
|
||||
Ƙasar Edom ne sarakuna suke kafin aka fara mulkin Israila.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene ya ya faru da Er, ɗan farkon Yahudah?
|
||||
|
||||
Yana da mugunta a idon Yahweh, shi yasa Yahweh ya kashe shi.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Ta yaya ne Akar ya kawo wa Israila damuwa?
|
||||
|
||||
Ya je ya saci abin da aka keɓe wa Allah.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wanene ɗan Jesse na bakwai?
|
||||
|
||||
Dauda ne ɗan Jesse na bakwai?
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Shekara nawa Dauda yayi mulki a matsayin sarki a Yerusalem?
|
||||
|
||||
Ya yi mulkin na Shekara talatin da Uku a matsayin sarki a Yerusalem.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wanene sarki na Karshe a Israila?
|
||||
|
||||
Zedekiya ne Sarki na karshe a Israila.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Menene Yabez addu'a ga Allah na Israila?
|
||||
|
||||
Ya yi addu'a ga Allah ce wa ya yi masa albarka, ya faɗaɗa ƙasar sa, ya kuma kare shi daga cuta saboda ba sai ya jumre wa wahala ba.
|
||||
|
||||
# Ko an amsa addu'ar Yabez?
|
||||
|
||||
I, Allah ya amsa masa addu'ar sa.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene yasa Iyalin Ahimei da na yan'uwansa suka ƙi ƙaruwa sosai amma mutanen yahuza suka yi?
|
||||
|
||||
Yan'uwansa basu da ƴaƴa da yawa.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene yasa ya'yan Shimei suka je ta Gedor a gabashin ƙwarin ƙasar?
|
||||
|
||||
Suna neman gurin kiwon dabbobinsu, kuma sun kuma sami gurin kiwo mai kyau a yalwace a can.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Menene dalilin da yasa aka bada gadon haihuwar Ru'ubainu wa ɗan'uwansa Yusuf?
|
||||
|
||||
An ba da gadon haihuwarsa wa dan'uwansa Yusuf, ɗan Israila, saboda Ru'ubainu ya haramta babbar kujerar Ubansa.
|
||||
|
||||
# Daga wane ɗa na Israila ne shugaba zai zo?
|
||||
|
||||
Shugaba zai fito daga ɗan Israila, Yahuza.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene ya faru da Beerah, ɗan Ba'al?
|
||||
|
||||
Sarkin Assyriya ne ya kai shi gudun hijira.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Horarrun sojoji nawa ne Rubenawa, Gadawa, da kuma rabin ƙabilar Manasse ke da su?
|
||||
|
||||
Su na da horarrun sojoji arbain da huɗu na yaƙi, waɗanda suke dauka garkuwa da takobi, da kuma masu jan baka.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Me yasa aka ci Hagrawa da yaƙi?
|
||||
|
||||
An ci su da yaƙi saboda Israila sun yi kuka ga Alllah sun kuma dogara ga Allah, Allah kuma ya amsa masu.
|
||||
|
||||
# Har tsawon wane lokacine Israilawa suka zauna a ƙasar da suka karɓa daga Hagrawa?
|
||||
|
||||
Sun zauna a nan har zuwa lokacin bautar su.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# A ina ne rabin ƙabilar Manasse su ke zama da iyalansu?
|
||||
|
||||
Su na zaune a ƙasar Bashan.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Saboda ƙabilar Rubenawa, Gadawa, da rabin ƙabilar Manasse basu dogara ga Allah ba, menene ya yi masu?
|
||||
|
||||
Allah zuga sarkin Asiriya, kuma waɗannan ƙabilun bauta a Asiriya.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Ga wanene Yahweh ya kai Yahuda da Yerusalem bauta?
|
||||
|
||||
Ya kai Yahuda da Yerusalem ga Nebukadnezza sarkin Babila.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Menene aikin mutanen da Dauda ya sa bisa hidimar waƙa?
|
||||
|
||||
Za su yi hidimar waƙa a gaban mazaunin
|
||||
|
||||
# Wanene ya gina gidan Yahweh Yerusalem?
|
||||
|
||||
sule'manu ne ya gina gidan Yahweh
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wace al'umma ce aka ba aikin hidimar Haikalin?
|
||||
|
||||
Lebiyawa ne akaba hidimar aikin
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wace kafara ce ta hadaya, da Haruna da yayansa yakamata su bayar?
|
||||
|
||||
Yakamata su bayar da hadaya su akan bagade don ƙonawa .
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# A ina ne Leviyawa suke zaune saboda ba'a basu wurin zama ba na musanman kamar yadda aka yi wa sauran ƙabilu?
|
||||
|
||||
An jefa ƙuri'a ne har aka samar laiyawa birni da ƙasar ta kiyo a ƙabilar Yahuda, Simiyon,da kuma ta Benyamin.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Waɗanne irin maza 'ya'yan Tola?
|
||||
|
||||
Suna da karfi da kuma kuzari.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Mutum nawa ne mayaƙa a ƙabilar Issaƙa?
|
||||
|
||||
ƙabilar Issaƙa suna da mayaƙa 87,000.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# A kan menene aka san 'ya'yan Bela?
|
||||
|
||||
An san su a kan Jarumawa ne sune kuma ainahin ƙabila.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wanene ya haifi Manasa ɗa namiji mai suna Asriel.
|
||||
|
||||
Kwakwarar Manasa ce ta haifa mas ɗa namiji sunan ɗan Asriel.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene dalilin dayasa Ifraim ya bukatar ta'aziya daga dan'uwan sa ke a okacin da ya ke makoki?
|
||||
|
||||
Ifraim ya buƙaci ta'aziya daga dan'uwansa, saboda mutanen Gat sun kashe masa 'ya'yansa Ezer da Elead a lokacin da suka je satar dabbobi.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene ya sa Efraim ya sa wa ɗansa suna Beriah?
|
||||
|
||||
Ifraim ya sa ma dansa suna Beriah saboda mumunan abu ya zo gidansa.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wanene dan Nun?
|
||||
|
||||
Yoshuwa ne dan Nun.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# A ina ne mazaunin Yoshuwa da iyalansa da kuma duk abin da yake da shi?
|
||||
|
||||
Dukkan abin da yake dashi da kuma mazaunin sa ya na a betel inda garuruuwa suka kewaye su.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene ingancin jikokin Asha?
|
||||
|
||||
Jikokin Asha na ainahin da kuma asalin kabila, shuwagabanin iyali, babbancin maza, maza masu faɗa, sa'anan shugaba a cikin shugabani.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene aka tilasta wa 'ya'yan Ehud su yi?
|
||||
|
||||
An tilastawa wa yayan Ehud su gusa zuwa Manahat.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wanene 'ya'yan Elpaal suka kora waje?
|
||||
|
||||
'Ya'yan sa sun kori mazaunan Gat.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# A ina ne 'yayan Yeroham ke zama?
|
||||
|
||||
Suna zama a Urshalima.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Ina ne Miklot da iyalinsa ke zama?
|
||||
|
||||
Miklot da iyalinsa na zama a Yerusalem
|
||||
|
||||
# Wanene mahaifin Saul?
|
||||
|
||||
Kish ne mahaifin Saul.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# A kan menene aka san 'ya'yan Ulam, waddanda sune jikokin Billiyaminu?
|
||||
|
||||
Am san 'ya'yan Ulam a kan mayaƙa ne da kuma maharba.
|
|
@ -0,0 +1,11 @@
|
|||
# A ina ne aka rubuta asalin Israilawa?
|
||||
|
||||
An rubuta tarihin Israilawa a cikin litafin sarakuna Israila.
|
||||
|
||||
# Menene dalilin da yasa aka kai yahuza bauta a Babila?
|
||||
|
||||
An kai yahuza bauta a Babila saboda zunuba su.
|
||||
|
||||
# Waɗɗanne mutane ne suka fara zama a biranen su?
|
||||
|
||||
Wadanda suka fara zama a biranen su sune wadansu Israilawa, firistoci, Laviyawa da kuma masu hidimar haikali.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Da menene aka san Azariya?
|
||||
|
||||
An san Azariya firist ne wanda ya ke dauke da nauyin gidan Ubangiji.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Da menene aka san 'yan'uwan Adaiah da Maasai da shi?
|
||||
|
||||
An san su da ƙoƙarin aiki a gidan Allah.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# A lokacin da ya wuce wane aikin ne masu tsaron kofa ke yi?
|
||||
|
||||
Masu tsaron kofar a lokacin da ya wuce waddanda ke daga gabas a wajen sansanin jikokin lavi ne
|
||||
|
||||
# Menene aikin ƙabilar Korah?
|
||||
|
||||
Ƙabilar Korah suna tsaron aikin haikali, da kuma inda Yahwweh yake zama.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene aikin Zakariya da kuma 'ya'yan Meshelemiya?
|
||||
|
||||
Zakariya mai tsaron kofar shiga haikkali ne da kuma da wurin ganawa.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene masu tsaron kofofin da yayan su, waɗanda Dauda da Samaila suka sa a matsayinsu a kan yarda, suka yi wa Israila?
|
||||
|
||||
Matsaran kofofin da yaran su , sun tare gidan Yahweh, da kuma haikali.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Ta yaya ne shuwagabannin masu tsaron kofofin su ka gudanar da aikin da aka basu na tsare ɗakuna da ma'ajin gidan Allah?
|
||||
|
||||
Shuwagabanin guda huɗu na matsaran Kofofin suna kashe daren sun a wurin aikin su a kewaye da gidan Allah sa'anan su buɗe kowace ra da safe.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene ainahin aikin da aka ba Leviyawa?
|
||||
|
||||
Waɗansu daga cikin laviyawan aka ba nauyin kayan aikin haikali waɗansu kuma aka ba nauyin kula da wuri mai-tsarki da gari mai labki da ruwan anab da mai da luban da kuma kayan yaji.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wane aiki ne aka ba mutanen Kohat?
|
||||
|
||||
A n ba mutanen Kohat nauyin shirya gurasa da za a gabatar kowace asabar?
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene dalilin da yasa mawaƙa dashugabanin gidan lawiyawa suke zama a cikin ɗakunan da ke a cikin haikali bayan akwai sauran ayyuka?
|
||||
|
||||
Mawaƙan da shugabannin gidan Laviyawa na zama a cikin ɗakunan da ke cikin haikalin saboda suna yin aikinsu kuliyomin ne.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene ya faru da 'ya'yan saul a kan dutsen Giboa?
|
||||
|
||||
filistiyawa ne suka kora 'ya'yan saul suka kuma kashe su.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Me yasa Saul ya ce ma mai daukar makamansa ya sassare shi da takobin sa?
|
||||
|
||||
Saul yana so mai daukar makamansa ya sassare shi saboda kada marasa kaciyarna su yi masa ba'a.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene mai daukar makaman saul ya yi?
|
||||
|
||||
Da maimdaukar makaman saul yaga saul ya mutu shi ma sa ya faɗi ka tasa takobin.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene mutanen Israila suka ce za su yi alokacin da suka ga jaruman sun gudu da kuma saul da yayan sa sun mutu?
|
||||
|
||||
Sun gudu suka bar Biranen su, su ka bar filistiyawa suka zo suka zuana tare da su.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene Filistiyawa suka yi da gangar jikin saul?
|
||||
|
||||
Filistiyawan tuɓe shi suka sa kayan yaƙin sa a haikalin Allahnsu suka kuma kafa kan sa a gidan Dagon.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene mutane Yabesh Gilead suka yi da gangar jikin saul da yayan sa?
|
||||
|
||||
Sun dauki ganar jikin sau da na yaayan sa suka kawo su a Yabesh su bine ƙasusuwan su karkashi itacen oak
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene dalilin mutuwar Saul?
|
||||
|
||||
Dalilin mutuwa saul shine saboda rashin gaskiya da kuma rashin neman Izni daga Yahweh, amma ya je neman shawara daga wani can dake magana da matattu.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene yasa duka Israila suke so su naɗa Dauda sarkin Israila?
|
||||
|
||||
Sun ce Dauda ne ƙashin su da kum Naman jikin su, a lokacin da saul ya ke sarki kaine ka bishe da su, Yahweh ta wurin sama'ila ya ce Dauda ne zai yi mulki akan Israila.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Ta yaya ne Yoab ya zama shugaba yan yaƙin Israila?
|
||||
|
||||
Dauda ya ce duk wanda ya fara bugun Yebusawa , shine zai zama shugaba, sai kuma Yoab ne ya fara bugun su.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene dalilin da yasa Dauda ke ƙara ƙasaita bayan zamansa a birnin Dauda?
|
||||
|
||||
Dauda ya ci gaba da ƙasaita saboda Yahweh mai runduna na tare da shi.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene aka san Yashobeam da shi?
|
||||
|
||||
Yashobeam ya kashe mutum ɗari uku a wani lokaci.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene sunan da Eleaza dan Ahohi yayi?
|
||||
|
||||
Bayan da jaruman Israila suka gudu, Eleaza ɗan Ahohi ya tsaya tsakiyar filin yaƙin ya karkashe filistiyawan.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene Dauda ya roƙa?
|
||||
|
||||
Dauda na buƙatar ruwa don ya sha daga rigiyar ta kusa da ƙofar bethlehem.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Menene manyan Jarumawan Dauda suka yi don cin ma burin Dauda?
|
||||
|
||||
Mayan jarumawan uku sun kutsa cikin jarumawan filistiyawa suka ɗebo masa ruwa daga cikin rigiyar ta kusa da betlehem suka kawo masa.
|
||||
|
||||
# Menene yasa Dauda ya ƙi shan ruwan da jarumawan suka debo masa daga rigiyar da a baitalami lokacin cin da suka kasadar da kasu don su samo masa ruwan?
|
||||
|
||||
Saboda kasadar da waɗan nan kasadar da jaruman nan uku suka yi.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wane irin suna ne Abishai, ɗanuwan Yoab yayi?
|
||||
|
||||
Abiashai shugaba akan mayan jarumawa uku ya kuma kashe mutm dari uku da mashinsa.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wane suna ne Benaiya, ɗan Yehoiada ya yi?
|
||||
|
||||
Benaiya jarumi ne wanda ya kashe zaki a lokacin da a ka yi ƙanƙara ya kuma kashe wani bamasare ta wajen ƙwace mashinsa ya kuma kashe da mashin.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wane aiki ne Dauda ya ba ma Benaiya?
|
||||
|
||||
Benaiya ɗauke shi da kima sosai, har da ya ba shi ikon zama mai tsaron sa.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wanene daga cikin Jarumawan ne ɗan'uwan Yoab?
|
||||
|
||||
Asahel ne jarumin dan'uwan Yoab.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene baiwar manyan jarumawan nan da suka zo wurin Dauda a lokacin da bashi tare da saul?
|
||||
|
||||
Manyan Jaruman nan mutanen Bilyaminu ne waddanda ke anfani da hanun dama da na hagu wajen zame duwatsu da kuma halba Kwari da baka.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene ya razana mutanen Gad da suka shiga tare da Dauda a wurin kagaran nan a cikin Jeji?
|
||||
|
||||
Mutanen Gad horanrun yan yaƙi ne waddan suka iya garkuwa mashi fuskokinsu sai kace na zakuna, da saurin gudu kamar batsayar duwatsu.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene mutanen Gad suka cin mawa a lokacin da aka ba Israilawa ƙasar?
|
||||
|
||||
Yayan Gad ba ketare Urdun ƙaɗai sukai ba bayan ya cika har takinba amma sun kori duk wanda ke kusa da kwarin.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wane kashedi ne Dauda yaba mutanen Bilyaminu da kuma Yahuza alokacin da suka zo wurin kagara sa?
|
||||
|
||||
Dauda ya faɗa masu cewa zasu iya shiga idan sunzo da salama ne, amma idan sun zo don cin amanasa ne ga makiyen sa, to za gaya wa Allah ya tsawa ta musu tunda ba yi wani lafi ba.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene amsar da Amasai ga Dauda?
|
||||
|
||||
Amasai ya ce wa Dauda mu duka na kune sa'anan da salama kaɗai don duk wanda ya taikaki Dauda don Allahnsa ya na taimakon sa.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Me yasa filistiyawa suka kori Dauda a lokacin da Dauda ya faɗa masu da yaƙi akan saul?
|
||||
|
||||
Filistiyawan na tsoron cewa zai dawo asu tare da saul kuma suna tsoron rasa rayukan su.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Ta yaya ne mutanen manasa waddanda suka zama shuwagabanni a cikin mayaƙan Dauda suka taimake shi?
|
||||
|
||||
Mutanen Manassa masu yaƙi ne waɗanda suka taimaki Dauda ta wajen yaƙi taron mahara.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene yasa dukan yan yaƙi suka zo wurin Dauda a Hebron?
|
||||
|
||||
Sun zo wurin sa ne a Hibron don su tamake shi ne don ya karbi mukin daga wurin sarki saul wanda wannan shine nufin Yahweh.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene aka san Zadok da shi?
|
||||
|
||||
Zadok matashi ne da kuma karfi da kwazo.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# A kan menene aka san shuwagabani ɗari biyu daga Issaƙa?
|
||||
|
||||
An san shuwagabani ɗari biyu daga Issaƙa da sanin lokaci da kuma abinda Israila za su yi.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Menene ya sa dukan sojojin Israila su ka zo Hibron?
|
||||
|
||||
Sun zo Hebron don da cikaken nufin su maida Dauda sarkinsu.
|
||||
|
||||
# A ina ne sojojin Israila suka sami ishasshen abinci da ruwa domin su iya ci da sha na kwana uku don bukin murnar zaman Dauda sarkin Israila?
|
||||
|
||||
'Yan'uwan sojojin Israila sun aika duka waɗannan tanajin tare da su.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Wanene ya shawarta kafin ya iya wa mutanen magana?
|
||||
|
||||
Ya yi shawara da shuwagabannin shugabanin Israila.
|
||||
|
||||
# Menene yasa tarom mutanen suka yarda za su saurare Dauda, ya aika da sakp ko ina a Israila suka kuwa shigs tare da Dauda u ka dawo da akwatin alkawari a Israila?
|
||||
|
||||
Taron mutanen suka yarda da wannan zancen saboda su sun ga suna da gaskiya a idon mutane.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene Dauda da dukan Israila suka yi as lokacin da suka ɗauko akwatin alkawari daga gida Abinadab?
|
||||
|
||||
Dauda da dukan Israila sunyi bikin a gaban Allah da dukan karfin su.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Menene Yahweh ya yi a lokacin da Uzza ya miƙa hannu don ya tare akawatin alkawarin a lokacin da akwatin alkawarin ya yi kamar zai faɗi?
|
||||
|
||||
Fushin Yahweh ya ƙuna akan Uzzah sa'anan Yahweh ya kashe shi.
|
||||
|
||||
# Menene yasa Dauda fushi da Yahweh?
|
||||
|
||||
Dauda ya fushi saboda Yahweh ya buga Uzzah.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# A ina Dauda ya ajiye akwatin alkawarin a lokacin da ya ji tsoron Allah?
|
||||
|
||||
Dauda ya kai akwatin alkawarin Allah zuwa gidan Obededom Gittite.
|
||||
|
||||
# Menene Yahweh ya yi wa gidan Obededom?
|
||||
|
||||
Yahweh ya albarkaci gida Obededom da duka abin da yake da shi.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene Dauda ya sani a kan Hiram, lokacin da sarkin Tyre ya aika saƙo, cidar, madgina,da masassƙa domin su gina ma Dauda gida?
|
||||
|
||||
Dauda ya sani hakika Yahweh ya kafa mulkin sa a kan Israila.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene sakamakon Dauda a lokacin da ya ɗauki fiye da mace ɗaya daga Urshalima?
|
||||
|
||||
Dauda ya zama uban yara maza da mata.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene Dauda ya ce zai yi bayan ya ji filistiyawa na neman sa?
|
||||
|
||||
Ya fita neman filistiyawan.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Menene ansar da Yahweh ya ba Dauda alokacin Dauda ya yi tanbaya ko zai iya faɗa wa filistiyawa?
|
||||
|
||||
Yahweh ya ce masa ka faɗa masu don hakika ya bada su a hannun Dauda.
|
||||
|
||||
# Menene Dauda umurta a yi ma duka Allolin da filistiyawa suka bari?
|
||||
|
||||
Dauda ya bada umurni da cewa a ƙone Allohlin da filistiyawa suka bari.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Daga ina ne Allah ya ce wa Dauda ya faɗa wa filistiyawa a lokacin da suka kewaye kwarin?
|
||||
|
||||
Allah ya ce ma Dauda ce wa ya zagaye filistiyawa ta daga bayansu sai su shigo ma su ta kan itatuwa.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Wane motsi ne Dauda zai ji kafin ya faɗa wa filistiyawa da karfi?
|
||||
|
||||
Dauda zai ji motsi a cikin a cikin itatuwan da Iska ke kaɗawa.
|
||||
|
||||
# Menene Yahweh ya saa mutane suka yi da suka ji darajar Dauda?
|
||||
|
||||
Yahweh ya sa dukkan al'ummai suka ji tsoron sa.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Su wanene kaɗai Dauda yace Yahweh ya zaɓa cewa sune zasu iya daukar akwatin alkawarin?
|
||||
|
||||
Leviyawa ne kaɗai Yahweh ya zaɓa su dauki akwatin alkawarin.
|
||||
|
||||
# A kan menene aDauda ya tara duka Israila a Urshalima?
|
||||
|
||||
Dauda ya tara dukan su don a fitar d akwatin alkawarin Yahweh zuwa wurin da ya shirya ma akwatin alƙawarin.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Su wanene Dauda ya tara don kawo Akwatin alƙawarin waje?
|
||||
|
||||
Dauda ya tara iyalin Haruna da Leviyawa.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene shugabannin iyalin levi da yan'uwnsaza su yi don su iya fito ds skwatin alkawarin don su shirya shi wurin da Dauda ya shirya ?
|
||||
|
||||
Sun tsaya a ware don su iya kawo akwatin alkawarin Yahweh.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Don menene firistocin da kuma leviyawa su ka tsarkake kansu?
|
||||
|
||||
Sun tsarkake kansu don su dauko akwatin alƙawarin Yahweh, Allahn Israila.
|
||||
|
||||
# Daga wanene Musa ya sami dokokin daukar akwatin alƙawarin akan kafaɗar Leviyawa da dogayen itace?
|
||||
|
||||
Dokokin daukar akwatin alƙawarin an same su daga Yahweh.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wanene Dauda ya ɗora ma nauyin sanya mawaƙa?
|
||||
|
||||
Dauda ya ɗora ma nauyin sanya mawaƙa ga shugabannin Leviyawa?
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wanene ya taimaki Laviyawan da suka dauko akwatin alƙawarin Yahweh?
|
||||
|
||||
Allah ne ya taimake Laviyawan suka dauko akwatin alƙawarin.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Tare da menene Dauda ya rufa kuma menene ya ƙara a kai.
|
||||
|
||||
Dauda ya rufe kansa da kayan farin zaren lnin sa'anan kuma ya sa Linin efod.
|
||||
|
||||
# Wanane suka fita da akwatin alkawarin lafiya ana bmurna ana tsalle, ana busa, da goge da amo mai karfi na molaye?
|
||||
|
||||
Dukka Israila suka fitar da akwatin alƙawarin.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene Mikal ta gane Dauda ke yi har da ta ƙi jininsa har zuciyar ta?
|
||||
|
||||
Mikal ta ga sarki Dauda na rawa ya na murna.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Menene Israilawa suka ba ma Allah bayan sun sa akwatin alkawarin a wuri da Dauda ya shirya?
|
||||
|
||||
Sun bada Hadayar ƙonawa da kuma hadayyu na salama?
|
||||
|
||||
# Menene Dauda ya ba kowa iyali daya gama samasu albarka acikin suna Yahweh?
|
||||
|
||||
Dauda ya raba musu gurasa, nama, da kuma dunƙulen zabibi.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene aka sa su Leviyawan sun yi tunda suna yin hidima a gaban akwatin alƙawarin?
|
||||
|
||||
Leviyawa zasu gode, su daukaka, su yabe wa Yahweh Allahn Israila.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Menene aka sa Assaph da dan'uwansa su yi?
|
||||
|
||||
Ansa su ne don su rera wakar shaidar godiya?
|
||||
|
||||
# Menene mutane za su ce akan wakar da Assaph ya raira wa dan'uwansa?
|
||||
|
||||
Za su yi magana akan mayan ayukan da Yahweh yayi.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Wanene mutanen yakamata su yin tinƙaho ya kuma kamata su ne ma?
|
||||
|
||||
Mutanen za su yi tinƙaho da kuma neman Yahweh
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Menene zuriya Israila, zaɓaɓiyar Yahweh , ya kamata su tuna akan Yahweh Allahn su?
|
||||
|
||||
Ya kamata su tuna mayan abubuwan da Yahweh ya yi, da mu'ujizai da kuma umurmin daga bakin sa.
|
|
@ -0,0 +1,7 @@
|
|||
# Wane abu ne Yahweh da ya yi da Abraham wanda Israilawa yakamata su riƙe a zuciyar su har Abada?
|
||||
|
||||
Ya yi alkawari da Abraham, ya kuma kamata Israilawa su riƙe alkawarin Yahweh a zuciyar su.
|
||||
|
||||
# Menene Yahweh ya alkawarta zai ba mutanen sa a tsayin gadon su?
|
||||
|
||||
Yahweh ya alkawarta cewa zai basu ƙasar kan'ana.
|
|
@ -0,0 +1,3 @@
|
|||
# Ta yaya ne Yahweh ya kare Israilawa a lokacin da suke nan yan kaɗan lokacin da suke zuwa daga wannan mulkin zuwa wan can?
|
||||
|
||||
Bi bar wani ya kware su ba.
|
Some files were not shown because too many files have changed in this diff Show More
Loading…
Reference in New Issue