ha_tq/num/20/04.md

8 lines
275 B
Markdown
Raw Permalink Normal View History

2021-05-28 15:51:50 +00:00
# Menene mutanen, jama'ar Yahweh suka tambaye Musa da Haruna?
Mutanen suka tambaye Musa da Haruna menene ya sa suka kawo su da dabobin su cikin jeji su mutu.
# Menene mutanen suka rasa a cikin wannan jejin zunubi?
Mutanen ba su da Hatsi, ko ɓaure, ko inabi ko ruwan sha.